Ranar ma'aikatan jinkai ta Majalisar Dinkin Duniya. Bikin na zuwa ne lokacin da kungiyoyin jinkai ke fuskantar karancin kudin aiki a yankin Sahel yayin da mutane a yankin mai fama da matsalar tsaro ke ...
Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO),ta fitar da wasu alkaluma inda ta kiyasta cewa mutane 95,000, galibi yara 'yan ƙasa da shekara biyar, sun mutu sakamakon kyanda a shekarar 2024, hukumar a jiya Juma'a, ...